fidelitybank

An tsayar da ranar fara gasar cin kofin NFF

Date:

A watan Mayu ne za a fara gasar cin kofin Fedaration na shekarar 2023, a cewar hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF).

Hukumar ta NFF ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da ta fitar a karshen taronta na hukumar a daren ranar Litinin a Abuja.

Za a fara gasar mako guda kafin kammala gasar Premier ta Najeriya ta 2022/23.

Wanda ya lashe gasar, da kuma kungiyar da ta zo ta uku a NPFL za ta wakilci Najeriya a gasar cin kofin zakarun nahiyoyi ta CAF a shekarar 2024.

Idan za a iya tunawa dai gasar cin kofin tarayya ta shekarar 2022 ba ta kai ga cimma ruwa ba kuma hukumar NFF ba ta bayyana wanda ya yi nasara ba.

A maimakon haka sai Kwara United ta samu gurbin shiga gasar cin kofin na CAF.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp