fidelitybank

An tsawaita buɗe wuta a yaƙin Sudan

Date:

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya yi maraba da sanarwar kara dakatar da buɗe wuta da sojojin da ke yaki da juna a Sudan suka cimma ta ƙarin kwanaki uku.

Mr Blinken, ya yi kira ga sojin gwamnatin Sudan da dakarun RSF, da su mutunta wannan yarjejeniya da za ta ba da damar kai agaji da dubban ‘yan ƙasar da ke cikin halin tagayyara.

Amma tshohuwar ministar harkokin waje a Sudan, Maryam al Sadiq al Mahdi, da ta ke fakewa a gidansu da ke Khartoum, ta shaida wa BBC cewa har yanzu mazauna Khartoum na cike da firgici.

Ta ce dakatar da buɗe wutar ba ta da alaka da abin da ke faruwa, jirage na ci gaba da kai hare-hare, ana ci gaba da ruwan albarusai akan tituna

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp