fidelitybank

An tsaurara matakan tsaro kan cutar Ebola a Najeriya

Date:

Hukumar daƙile yaɗuwar cututtuka a Najeriya NCDC, ta tsananta tsaro da sanya ido kan iyakokin shiga ƙasar kamar filayen jiragen sama, domin guje wa shigar cutar Ebola cikin ƙasar.

A cikin wani bayani da shugaban hukumar Dakta Jide idris ya fitar, ya tabbatar da cewa ba a samu wani ɗauke da cutar ba zuwa yanzu.

Hukumar ta kuma gargaɗi ƴan ƙasar su guje wa yin tafiyar da ba ta zame wajibi ba zuwa ƙasashen da aka samu ɓullar cutar.

A ranar 30 ga watan Janairun 2025 ne Uganda ta tabbatar da ɓullar cutar Ebola a biranen Wakiso da Mukono da Mbale da ke yankin Mbale.

Zuwa yanzu dai an tabbatar da mutuwar mutum ɗaya, yayin da hukumomi ke cigaba da sanya ido kan mutane 44 da ake tunanin sun haɗu da wanda ya mutu sanadiyyar cutar.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp