fidelitybank

An tsamo gawarwaki 10 da suka nutse a Kebbi

Date:

An gano gawarwakin mutum goma da suka rasu a hatsarin kwale-kwale a jihar Kebbi, inda masu aikin ceto na can suna ci gaba da kokarin lalubo wasu mutanen wani jirgin ruwa da ya kife da su a garin Samanaji na Karamar Hukumar Koko-Bese.

Jirgin dai yana dauke da fiye da mutum dari, amma an samu nasarar ceto mafi yawa daga ciki.

Alhaji Yahaya Bello Koko, wanda ya kasance shugaban Karamar Hukumar Koko Besi, ya tabbatar wa BBC cewa, hadarin ya faru ne lokacin da mutanen ke komawa gida daga gona.

Ya ce mutane sun cika makil cikin jirgin tare da mata da kuma yara, inda jirgin ya rabe biyu a tsakiyar ruwa kasancewar tsohon jirgi ne.

Shugaban karamar hukumar ya ƙara da cewa an ceto mutane fiye da 80, inda aka gano gawarwaki goma, akwai kuma goma har yanzu ana neman su.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp