fidelitybank

An tisa kayar mutanen da suka tayar da hargitsi a kotu yayin yanke hukuncin APC

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Bayelsa ta bayyana a ranar Juma’ar da ta gabata cewa, ta tasa keyar wasu mutane biyu a gidan yari biyo bayan kama su da laifin mamaye babbar kotun jihar a ranar Laraba.

Wasu ‘yan daba da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun hargitsa zaman kotun da mai shari’a, Nayai Aganaba ke jagoranta a shari’ar da ake tafkawa a unguwanni da kananan hukumomi da kuma ‘yan majalisar wakilai na jam’iyyar APC a jihar.

Rundunar, a wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, SP Asinim Butswat ya fitar ranar Juma’a, ta bayyana wadanda ake zargin Promise Ogilogi da Azibabin Adiki.

Kwamishanan ‘yan sandan jihar Bayelsa, CP Ben Nebolisa Okolo, fdc, ya tuhumi jami’an ‘yan sanda da su kamo wadanda ake zargi da guduwa, sannan ya yi gargadin babu shakka cewa, rundunar ta shirya tsaf domin tunkarar duk wani mutum ko kungiyar da ta boye mutane, domin kawo cikas ga zaman lafiya da ake samu a jihar.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp