fidelitybank

An taya rigar da aka sanyawa Messi dala miliyan 1

Date:

Wani dan majalisar dokokin Oman ya ba kyaftin din Argentina, Lionel Messi tayin dala miliyan 1 kan bisht da ya saka lokacin da ya daukI kofin duniya na 2022.

Messi ya taimakawa kasarsa lashe gasar a Qatar 2022 bayan ta doke Faransa a bugun daga kai sai mai tsaron gida.

Yanzu haka dai wani lauya kuma dan majalisa a kasar Oman Ahmed Al Barwani ya mikawa matashin mai shekaru 35 tayin da yake fatan ganin wannan shahararriyar rigar ta ci gaba da kasancewa a yankin gabas ta tsakiya.

“Daga Masarautar Oman ina taya ku murnar lashe gasar cin kofin duniya na Qatar 2022 … bisht na Larabci, alamar chivalry da hikima.

“Ina ba ku dala miliyan 1 a madadin wannan bisht,” in ji Al Barwani a cikin wani sakon Twitter.

A halin yanzu Messi yana hutun Kirsimeti tare da danginsa a Buenos Aires.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp