fidelitybank

An taya rigar da aka sanyawa Messi dala miliyan 1

Date:

Wani dan majalisar dokokin Oman ya ba kyaftin din Argentina, Lionel Messi tayin dala miliyan 1 kan bisht da ya saka lokacin da ya daukI kofin duniya na 2022.

Messi ya taimakawa kasarsa lashe gasar a Qatar 2022 bayan ta doke Faransa a bugun daga kai sai mai tsaron gida.

Yanzu haka dai wani lauya kuma dan majalisa a kasar Oman Ahmed Al Barwani ya mikawa matashin mai shekaru 35 tayin da yake fatan ganin wannan shahararriyar rigar ta ci gaba da kasancewa a yankin gabas ta tsakiya.

“Daga Masarautar Oman ina taya ku murnar lashe gasar cin kofin duniya na Qatar 2022 … bisht na Larabci, alamar chivalry da hikima.

“Ina ba ku dala miliyan 1 a madadin wannan bisht,” in ji Al Barwani a cikin wani sakon Twitter.

A halin yanzu Messi yana hutun Kirsimeti tare da danginsa a Buenos Aires.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp