fidelitybank

An tarwatsa masu zaman makokin mawaki MohBad

Date:

An harba wa magoya baya da ke makokin mutuwar fitaccen mawakin Afro MohBad a birnin Lagos, yayin da ‘yan sanda ke cewa masu taron suna tare hanya ga ababen hawa.

Sun taru ne a mashigin Lekki da ke tsakiyar birnin bayan wani bikin raye-rayen tunawa mutuwar mawakin mai shekara 27, wanda ya rasu makon jiya a wani asibitin Lagos.

Ana ta aika sakonnin alhini kan mutuwar mawakin da kuma neman a bayyana takamaimai abin da ya haddasa mutuwarsa ga jama’a.

Hukumomin Lagos a yanzu sun tono gawarsa a wani bangare na binciken da ake gudanarwa.

Raye-rayen an shirya su ne ranar Alhamis don juyayin MohBad, wanda ainihin sunansa shi ne Ilerioluwa Aloba, a wani dandali cikin Victoria Island.

Masu makokin sun sanya fararen riguna kuma sun rirrike kyandira ko kuma sun kunna fitilun wayoyinsu a lokacin da suke rawa ga wakokin marigayin, wanda ake nuna masa kauna saboda wayewar kansa da kuma wasu lokuta amfani da batsa a kade-kadensa da kuma fitacciyar barkekiyar muryarsa.

Taurarin mawaka kamar Davido da Falz da kuma Zlatan na cikin jerin mashahuran ‘yan fim din Nollywood, inda suka hadu don nuna jimamin mutuwar mawakin da ‘yan kallo

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp