A ranar Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto.
Da yake yanke hukunci, Mai shari’a Tijani Abubakar ya yi watsi da daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na gwamna Saidu Umar suka shigar.
Date:
A ranar Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto.
Da yake yanke hukunci, Mai shari’a Tijani Abubakar ya yi watsi da daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na gwamna Saidu Umar suka shigar.