fidelitybank

An siyawa Rochas Okorocha fom ɗin Naira miliyan 100 na takarar shugaban ƙasa

Date:

Sanata mai wakiltar Imo ta Yamma, kuma dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, a jiya ya ce, Najeriya a halin yanzu tana bukatar mai samar da arziki wanda zai iya tantancewa da kuma zaburar da tattalin arzikin kasa.

Ya ce akasarin wadanda ke takarar shugaban kasa manajojin arziki ne wadanda ba su dace da aikin sake fasalin kasar nan don yin aiki kamar yadda lamarin yake bukata ba.

Okorocha wanda ya yi magana jim kadan bayan gabatar da fom din takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC da kungiyar New Nigeria Movement ta siya masa ya yi alkawarin samar da arziki ga Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Ya kara da cewa halin da Najeriya ke ciki a halin yanzu, ya bukaci mutumin da ke da ikon shigar da matasa da matan Najeriya a fannin samar da albarkatu.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp