fidelitybank

An siyawa Rochas Okorocha fom ɗin Naira miliyan 100 na takarar shugaban ƙasa

Date:

Sanata mai wakiltar Imo ta Yamma, kuma dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, a jiya ya ce, Najeriya a halin yanzu tana bukatar mai samar da arziki wanda zai iya tantancewa da kuma zaburar da tattalin arzikin kasa.

Ya ce akasarin wadanda ke takarar shugaban kasa manajojin arziki ne wadanda ba su dace da aikin sake fasalin kasar nan don yin aiki kamar yadda lamarin yake bukata ba.

Okorocha wanda ya yi magana jim kadan bayan gabatar da fom din takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC da kungiyar New Nigeria Movement ta siya masa ya yi alkawarin samar da arziki ga Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Ya kara da cewa halin da Najeriya ke ciki a halin yanzu, ya bukaci mutumin da ke da ikon shigar da matasa da matan Najeriya a fannin samar da albarkatu.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp