fidelitybank

An sassauta dokar hana fita a Kaduna

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita da ta sanya sakamakon tarzomar da ta biyo bayan zanga-zangar matsin rayuwa, inda yanzu jama’a za su iya fita daga karfe 8 na safe zuwa 6 na yamma.

A sanarwar da kwamishinan kula da harkokin cikin gida da tsaro na jihar Samuel Aruwan ya fitar, ya ce bayan nazarin yanayi da majalisar tsaro ta jihar ta yi a yanzu ta rage lokacin dokar ta sa’a 24, wadda aka sanya ranar Litinin 4 ga watan Agusta, 2024.

Da wannan sassauci sanarwar ta ce daga yanzu jama’a za su ci gaba da kasancewa a gida daga karfe 6 na yamma har sai karfe takwas na safe sannan su fito su ci gaba da gudanar da harkokinsu.

Kwamishinan ya jadda cewa jami’an tsaro za su ci gaba da tabbatar da ganin jama’a sun kiyaye tare da bin umarnin da aka bayar na bin dokar, da tabbatar da tsaro.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp