fidelitybank

An sanya dokar takaita zirga-zirga a Katsina da Jigawa

Date:

Sakamakon tarzomar da ta tashi a lokacin zanga-zangar nuna rashin amincewa da tsadar rayuwa da aka gudanar a sassa daban daban na Najeriya a jiya alhamis, gwamnatin jihar Jigawa ta sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 har zuwa lokacin da al’amuran tsaro suka inganta.

Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi wanda ya bayanna haka ya ce sun É—auki wannan mataki ne sakamakon abubuwan da suka biyo baya a zanga zangar waÉ—anda suka haÉ—a da sace sace da lalata kayan hukuma.

Ita ma gwamnatin jihar Katsina ta sanya dokar hana fita na sa’o’i 24 a Æ™aramar hukumar Dutsima, yayinda ta hana zirga-zirgar mutane daga Æ™arfe bakwai na yamma zuwa Æ™arfe bakwai na safe a sauran Æ™ananan hukumomin 33 da ke jihar.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp