fidelitybank

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Date:

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu Imam Ogan Boye, ya ce ƙaramar hukumar za ta ɗauki matakan gaggawa kan lalacewar maƙabartu musamman a wannan lokacin damina.

Arewa Updates ta rawaito cewa, wannan na cikin sanarwar da jami’in hulɗa da jama’a na ƙaramar hukumar Nassarawa, Sharif Zahraddeen Usman Kofar Nassarawa, ya fitar a ranar Laraba, 27 ga watan Agusta, 2025.

Shugaban ya ce sama da makabartu 25 aka gano suna bukatar cike ramuka saboda ruftawar ƙasa da ruwan sama ya jawo.
Ya kuma bayyana yiwuwar samar da babura ga masu sintirin dare domin inganta tsaro a makabartu.

Ya ƙara da cewa makabartu za su kasance wurin da za a kiyaye mutunci da darajar al’umma, saboda haka ƙaramar hukumar za ta ɗauki matakan da suka dace domin kauce wa sake faruwar irin wannan matsala.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp