fidelitybank

An samu rarrabuwar kawuna tsakanin ASUU da jami’ar Ekiti

Date:

Mahukuntan Jami’ar Jihar Ekiti, Ado-Ekiti (EKSU) da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) sun samu rarrabuwar kawuna kan yadda ake dawo da harkokin ilimi a makarantar.

Jami’ar a ranar Litinin ta umurci dalibai da ma’aikata da su koma ranar 24 ga Mayu, 2022 don ci gaba da zaman karatu na zangon 2020/2021.

Sai dai kungiyar ASUU a jami’ar, ta nesanta kanta daga komawar da kungiyar ta sanar, inda ta dage cewa, malaman na cikin yajin aikin da kungiyar ta kasa ta kaddamar a fadin kasar.

Kungiyar, a cikin wata sanarwar hadin gwiwa da shugaban kungiyar, Dakta Kayode Arogundade da sakataren kungiyar, Dakta Olawale Ogunwale, suka sanyawa hannu, ta umarci mambobin kungiyar da su yi watsi da sanarwar komawa aiki, inda suka bukaci su bi umarnin kungiyar ASUU ta kasa baki daya sabanin sanarwar da cibiyar ta fitar. A cewar The Nation.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp