fidelitybank

An samu rarrabuwar kawuna tsakanin ASUU da jami’ar Ekiti

Date:

Mahukuntan Jami’ar Jihar Ekiti, Ado-Ekiti (EKSU) da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) sun samu rarrabuwar kawuna kan yadda ake dawo da harkokin ilimi a makarantar.

Jami’ar a ranar Litinin ta umurci dalibai da ma’aikata da su koma ranar 24 ga Mayu, 2022 don ci gaba da zaman karatu na zangon 2020/2021.

Sai dai kungiyar ASUU a jami’ar, ta nesanta kanta daga komawar da kungiyar ta sanar, inda ta dage cewa, malaman na cikin yajin aikin da kungiyar ta kasa ta kaddamar a fadin kasar.

Kungiyar, a cikin wata sanarwar hadin gwiwa da shugaban kungiyar, Dakta Kayode Arogundade da sakataren kungiyar, Dakta Olawale Ogunwale, suka sanyawa hannu, ta umarci mambobin kungiyar da su yi watsi da sanarwar komawa aiki, inda suka bukaci su bi umarnin kungiyar ASUU ta kasa baki daya sabanin sanarwar da cibiyar ta fitar. A cewar The Nation.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp