fidelitybank

An samu karin masu kamuwa da cutar ciwon Siga a Najeriya

Date:

Masu bincike sun ce an samu ƙarin waɗanda suka kamu da ciwon suga daga shekara ta 1990.

Binciken ya nuna cewa an samu ƙarin daga kashi 7 zuwa kashi 14 na manya da suka kamu da ciwon.

Zuwa yanzu akwai mutane miliyan 800 da suka kamu da ɗaya daga cikin nau’ukan ciwon suga.

Masu binciken sun gano cewa cutar na haifar da yanke gaɓa da ciwon zuciya da ciwon ƙoda da rashin gani da kuma mutuwa.

Sun ƙara da cewa mutanen da suka fi kamuwa da cutar sun fito ne daga ƙasashe masu tasowa, inda samun magani ya ke da matuƙar wahala.

Waɗanda suka gudanar da binciken sun ƙara da cewa abinci marasa inganci ne sahun gaba cikin abubuwan da ke haifar da ciwon suga tsakanin manya.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp