fidelitybank

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Date:

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar mutum bakwai da ambaliyar ruwa ta binne ƙarƙashin ɓaraguzai a jihar Neja, kamar yadda hukumar agaji ta jihar Nsema ta bayyana.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito shugaban hukumar Abdullahi Baba Arah na cewa, hakan ya sa adadin waɗanda aka tabbatar da mutuwarsu ya zama 160 a ranar Talata. Sai dai alƙaluman sun sha bamban da waɗanda gwamnatin jiha da na ƙaramar hukumar suka bayar na mutum 200.

Abdullahi ya ce mutanen gari ne suka taimaka wajen aikin ceton, inda aka zaƙulo gawa huɗu ranar Litinin, da kuma uku ranar Talata.

A jiya Talata kwamashinan agaji na jihar, Ahmad Sulaiman, ya ce sama da mutum 200 ne suka mutu, sannan ana neman wasu da dama.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp