fidelitybank

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Date:

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar mutum bakwai da ambaliyar ruwa ta binne ƙarƙashin ɓaraguzai a jihar Neja, kamar yadda hukumar agaji ta jihar Nsema ta bayyana.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito shugaban hukumar Abdullahi Baba Arah na cewa, hakan ya sa adadin waɗanda aka tabbatar da mutuwarsu ya zama 160 a ranar Talata. Sai dai alƙaluman sun sha bamban da waɗanda gwamnatin jiha da na ƙaramar hukumar suka bayar na mutum 200.

Abdullahi ya ce mutanen gari ne suka taimaka wajen aikin ceton, inda aka zaƙulo gawa huɗu ranar Litinin, da kuma uku ranar Talata.

A jiya Talata kwamashinan agaji na jihar, Ahmad Sulaiman, ya ce sama da mutum 200 ne suka mutu, sannan ana neman wasu da dama.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp