fidelitybank

An samu ɓullar Fari a jihohin Sokoto da Zamfara da kuma Kebbi

Date:

Gwamnatin tarayya ta tabbatar da ɓullar fari-ɗango a Najeriya, tare da wasu tsuntsaye suma masu illa ga amfanin gona a jihohi uku na arewacin kasar.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, lamarin ya shafi jihohin Sokoto da Kebbi da Zamfara ne.

Shugabar likitocin dabbobi ta kasa, Dr Maimuna Habibu ta ambao cewa, an samu mamayar farin ne a jihohin Zamfara da Kebbi, amma za su iya kutsawa har jihar Sokoto.

A ranar Asabar ta ce, tuni ma’aikatarsu ta aike da jami’ai, domin fara yakar wadannan fari.

Ta ce Gwamnatin Tarayya ta dauki matakin ne biyo bayan korafin da ta samu daga manoma a johohin da abin ya shafa.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp