fidelitybank

An sako ɗaliban jami’ar Tarayya ta Dutsen Ma

Date:

Rahotanni daga jihar Katsina, na cewa an sako ɗaliban Jami’ar Tarayya ta Dutsin Ma, bayan shafe sama da wata biyu a hannun ‘yan fashin daji.

A ranar Laraba 4 ga watan Oktoba ne, wasu ‘yan bindiga suka auka gidan ɗaliban dukkansu mata, da ke zaune a wajen jami’ar cikin unguwar Maryama Ajiri da tsakar dare.

Hukumomi dai sun ce suna ci gaba da tuntuɓa da tattaunawa don ganin an sako ɗaliban ba tare da wani lahani ba.

Lamarin ya faru ne ƙasa da mako biyu bayan sace wasu ɗalibai ‘yan mata a Jami’ar Tarayya ta Gusau cikin jihar Zamfara mai maƙwabtaka.

Duka jihohin biyu suna fama da rikicin ‘yan fashin daji waɗanda ke kai hari kan garuruwa da ƙauyuka tare da sace mutane don yin garkuwa da su da zimmar neman kuɗin fansa.

Zuwa yanzu dai BBC ba ta samu cikakken bayani a kan ko an biya kuɗin fansa kafin a sako ɗaliban na Jami’ar Dutsin Ma, ko a’a ba.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp