fidelitybank

An sake tsamo gawa a kogin jihar Kebbi

Date:

An gano ƙarin gawar mutum biyar da suka rasu a hatsarin kwale-kwale a jihar Kebbi ranar Talata, inda masu aikin ceto ke ci gaba da lalubo sauran.

Jirgin ruwan ya kife a garin Samanaji na Karamar Hukumar Koko-Bese lokacin da yake ɗauke da fasinjoji fiye da 100, amma an samu nasarar ceto mafi yawa daga cikinsu.

Alhaji Yahaya Bello Koko, wanda shi ne shugaban Karamar Hukumar Koko-Besi, ya tabbatar wa BBC cewa hadarin ya faru ne lokacin da mutanen ke komawa gida daga gona.

Ya ce mutane sun cika jirgin maƙil tare da mata da kuma yara, abin da ya sa ya rabe biyu a tsakiyar ruwa kasancewar tsohon jirgi ne.

Shugaban karamar hukumar ya ƙara da cewa an ceto mutum fiye da 80, inda aka gano gawa 10 a ranar Laraba.

Zuwa yanzu an gano jimillar gawa 15 kenan.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp