fidelitybank

An sake tsamo gawa a kogin jihar Kebbi

Date:

An gano ƙarin gawar mutum biyar da suka rasu a hatsarin kwale-kwale a jihar Kebbi ranar Talata, inda masu aikin ceto ke ci gaba da lalubo sauran.

Jirgin ruwan ya kife a garin Samanaji na Karamar Hukumar Koko-Bese lokacin da yake ɗauke da fasinjoji fiye da 100, amma an samu nasarar ceto mafi yawa daga cikinsu.

Alhaji Yahaya Bello Koko, wanda shi ne shugaban Karamar Hukumar Koko-Besi, ya tabbatar wa BBC cewa hadarin ya faru ne lokacin da mutanen ke komawa gida daga gona.

Ya ce mutane sun cika jirgin maƙil tare da mata da kuma yara, abin da ya sa ya rabe biyu a tsakiyar ruwa kasancewar tsohon jirgi ne.

Shugaban karamar hukumar ya ƙara da cewa an ceto mutum fiye da 80, inda aka gano gawa 10 a ranar Laraba.

Zuwa yanzu an gano jimillar gawa 15 kenan.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp