fidelitybank

An sake kwatawa: ‘Yan ta’adda sun kara hallaka mutane da dama a Neja

Date:

Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki kan wasu mutane a jihar Neja, tare da hallaka mutane da dama a yankunan.

Jaridar Daily Trust ta tahoto cewa, akalla mutane takwas ne aka kashe, yayin da aka sace 14 da suka hada da mata biyar a kauyukan Gpekure, Makuba da Galapai a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja.

Rahotanni sun nuna cewa, mutanen yankin sun kasance cikin farmakin ‘yan ta’adda tun daren Juma’a da suka fara kai hari a Gpekure, inda suka kashe mutane bakwai tare da sace wasu bakwai.

Hare-haren sun tilastawa mazauna yankin da dama, musamman mata da yara yin gudun hijira zuwa sansanonin ‘yan gudun hijira da ke Zumba da Gwada da kuma makarantar Sakandare ta Gwamnati (GDSS) da ke Shiroro.

Wani mazaunin garin ya shaida cewa, an kai hari a Gpekure da Makuba da misalin karfe 11 na daren ranar Asabar, yayin da na Galapai aka kai harin da misalin karfe 1:00 na ranar Lahadi.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...
X whatsapp