fidelitybank

An sake kashe mutane bakwai a Zangon Kataf

Date:

Wasu da ake zargin Fulani ne sun sake kai hari tare da kashe mutane kusan bakwai a kauyen Warkan da ke filin Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna.

Rahotanni na cewa maharan sun kuma kone gidaje da dama, inda kawo yanzu ba a tantance adadin wadanda suka jikkata ba.

Wata majiya ta bayyana cewa maharan sun afkawa kauyen ne cikin dare a yawansu.

Ya ci gaba da bayyana cewa, “Ba zai iya fahimtar dalilin da ya sa wadannan hare-hare da kashe-kashe da suka zama ruwan dare a Atyap land ba.

“Abin da ya fi daukar hankali shi ne gazawar masu rike da madafun iko, a matakin tarayya da na jihohi wajen daukar kwararan matakai don kawo karshen hare-haren.”

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp