fidelitybank

An sake kai sabon hari a Filato tare da kashe mutane 2

Date:

An kashe mutum biyu a wani hari da ƴan bindiga suka kai kauyen Durbi da ke gundumar Shere a karamar hukumar Jos ta Gabas.

Harin dai na zuwa ne a daidai lokacin da jihar ke cikin alhinin wani hari da ƴan bindiga suka kai a jajiberin Kirsimeti da ya hallaka mutum fiye da 140 a kananan hukumomin Bokkos da Barkin-Ladi na jihar.

Gidan talabijin na Channels ya ambato Shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Markus Nyam cewa maharan sun mamaye kauyen ne a daren Asabar inda suka kashe wani uba da ɗansa.

Nyam ya kuma ce ƴan banga sun yi artabu da maharan inda suka samu nasarar kashe ɗaya daga cikinsu yayin da wasu suka gudu.

Haka-zalika dakarun Operation Safe Haven sun kai ɗauki nan take, tare da hana maharan ƙara yin ɓarna.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp