fidelitybank

An sake kai hari wajen nukiliyar Ukraine

Date:

Rasha da Ukraine sun bayyana cewa an kara harba makamai a kusa da tashar sarrafa nukiliya ta Zaporizhzhia.

Bayanai na cewa an harba makaman ne da nufin kai hari a garin Enerhodar mai makwaftaka da tashar, wanda ke hannun dakarun Rasha.

Kamar yadda suka saba, kasashen biyu sun dora wa juna alhakin harin.

Wani injiniya dan kasar Ukraine da ke aiki a tashar ya ce ya ga sojojin Rasha na harba makamai a tashar a baya-bayan nan.

Wakiliyar BBC ta ce ya ce ya shaida yadda dakarun Rasha suka kai hari kan wani bangare na cibiyar daga cikin harabarta.

Ya shaida wa BBC cewa Rasha ta yi kokarin kai hari a kan layukan da ke samar da lantarki ga na’urorin sanyaya na’urorin cibiyar, kuma ya ce idan aka lalata sauran layukan lantarkin to za a iya fadawa cikin bala’in da nukiliyar ka iya haifarwa.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp