fidelitybank

An sake gano karin kunshin takardun sirri na Biden

Date:

Kafofin yada labarai na Amurka, sun ce, hadiman Shugaba Joe Biden, sun sake gano karin kunshin wasu takardun bayanan sirri na tun yana mataimakin shugaban kasa.

Tarin takardun farko an gano su ne a wani ofishi da ba na gwamnati ba a Washington, wanda kuma Mista Biden ke amfani da shi.

An ruwaito cewa an gano su ne a wani gini na daban, amma ba a san ainahin wurin ba ko kuma matsayin girman sirrin takardun.’

A ranar Talata Mista Biden ya ce, bai san abin da takardun farkon suka kunsa ba, amma dai yana bayar da hadin kai ga binciken da Ma’aikatar Shari’a ke yi a kai.

Kwamitocin majalisar dokokin kasar masu kula da bayanan sirri sun nemi a yi musu karin haske kan takardun na Biden da kuma, uwa-uba masu yawa wadanda tsohon shugaban kasar Donald Trump ya rike, lokacin da ya bar mulki, wadanda ba a son ransa ba ya mika su.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp