fidelitybank

An sake gano karin kunshin takardun sirri na Biden

Date:

Kafofin yada labarai na Amurka, sun ce, hadiman Shugaba Joe Biden, sun sake gano karin kunshin wasu takardun bayanan sirri na tun yana mataimakin shugaban kasa.

Tarin takardun farko an gano su ne a wani ofishi da ba na gwamnati ba a Washington, wanda kuma Mista Biden ke amfani da shi.

An ruwaito cewa an gano su ne a wani gini na daban, amma ba a san ainahin wurin ba ko kuma matsayin girman sirrin takardun.’

A ranar Talata Mista Biden ya ce, bai san abin da takardun farkon suka kunsa ba, amma dai yana bayar da hadin kai ga binciken da Ma’aikatar Shari’a ke yi a kai.

Kwamitocin majalisar dokokin kasar masu kula da bayanan sirri sun nemi a yi musu karin haske kan takardun na Biden da kuma, uwa-uba masu yawa wadanda tsohon shugaban kasar Donald Trump ya rike, lokacin da ya bar mulki, wadanda ba a son ransa ba ya mika su.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...
X whatsapp