fidelitybank

An sace shugaban matasan Sapele-Okpe

Date:

Ana zaman dar-dar a garin Sapele da ke karamar hukumar Sapele ta jihar Delta yayin da a ranar Laraba wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da shugaban matasan yankin Sapele-Okpe, mai suna Egbejule.

Ana zargin cewa, Shugaban ya je wasan kwallon kafa ne a Makarantar Firamare ta Ogodo da ke Unguwar Ajogodo, Sapele, inda ‘yan bindigar suka yi harbi da bindiga suka yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba.

Mahara sun yi amfani da damar wajen yin sata yayin da matasa ke nuna adawa da sace sacen.

Lamarin da ya sanya mazauna yankin guduwa domin tsira da rayukansu yayin da matasan Ajogodo suka fito da yawansu, da safiyar Alhamis suka tare babbar titin da ta nufi makarantar firamare ta Ogodo.

Sai da sojoji suka shiga cikin gaggawa domin tarwatsa matasan.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Delta, DSP Bright Edafe har yanzu bai amsa kiran da aka yi masa ba, da kuma amsa sakon da aka aika masa.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp