fidelitybank

An sace shanu 223 tare da harshe makiyaya 2 a Kaduna

Date:

A ranar Asabar da ta gabata ne wasu makiyaya suka harbe wasu makiyaya biyu tare da sace shanu 223 a Haying Dam da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna. ‘Yan bindigar da yawansu ya kai, an ce sun kai hari a sansanonin makiyaya uku da ke yankin da bindigogi kirar AK-47.

Rahotanni na cewa al’amarin ya faru ne a ranar Asabar din da ta gabata da misalin karfe 6 na yamma, inda ‘yan bindigar suka fara kai hari a sansanin wani Alhaji Ibrahim Yabari tare da yin awon gaba da shanu 123, kafin daga bisani suka wuce sansani na biyu suka kwashe shanu 100. A cewar wata majiya, “daya daga cikin ‘yan fashin ya bude wuta tare da kashe wasu makiyaya biyu a lokacin da suke kokarin hana su satar shanun. Majiyar ta bayyana cewa, dakarun da ke makwaftaka da kauyen Janjala, sun zo wurin al’umma kuma har yanzu suna kan bin sahun ‘yan fashin. Da aka tuntubi kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, DSP Mansur Hassan, bai amsa kiran da aka yi masa a wayar salula ba.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp