fidelitybank

An sace Motoci sama da miliyan 1,587 a shekara guda – NBS

Date:

A wani rahoton daban na hukumar ƙididdiga ta Najeriya, wato NBS, ce an sace motoci aƙalla 1,587,363 a shekara ɗaya a Najeriya.

A cikin ƙunshin rahoton da hukumar ta fitar, ta ce satar ta fi ƙamari a yankin arewa maso yamma, inda aka sace motoci 603,756 tsakanin watan Mayun 2023 zuwa Afrilun 2024.

Sai yankin arewa ta tsakiya ke biye da 246,329, sai kuma yankin arewa maso gabas mai 228, 793.

A yankin kudancin ƙasar kuma, yankin kudu maso yamma da aka samu rahoton sace-sace guda 140,144.

Sai dai duk da haka, rahoton ya ƙara da cewa wasu da dama da aka yi wa satar, ba sa kai ƙara, inda rahoton ya ce kashi 57.6 cikin 100 ne kawai suka kai ƙara.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp