fidelitybank

An sace gawar daliba ‘yar gwagwarmaya a Iran

Date:

Dakarun tsaron Iran sun sace gawar wata matashiyar mai zanga-zanga ‘yar shekara 16, inda suka binne ta cikin sirri a wani kauye, cewar majiyoyi na kusa da iyayenta.

Iyayen matashiyar sun shirya binne Nika Shakarami a ranar Litinin, amma sai aka kwace gawarta inda aka binne ta a wani kauye mai nisan kilomita 40 daga mahaifarta.

Nika ta bata tsawon kwana 10 bayan ta shiga cikin masu zanga-zanga a birnin Tehran ranar 20 ga watan Satumba.

Wata ‘yar uwar mahaifiyarta ta fada wa BBC cewa sakon da ta aika wa wata kawarta a karon karshe shi ne wasu jami’an tsaro suna bin su da gudu.

Iyayen Nika daga karshe sun gano gawarta a wani dakin ajiye gawawwaki na wata cibiyar tsare mutane a babban birnin.

Inda suka dauko gawarta zuwa gidansu da ke Khorramabad a yammacin kasar ranar Lahadi.

Bayan an tursasa musu, iyayen matashiyar sun amince su yi mata jana’iza amma sai dakarun tsaro suka “sace” gawar Nika inda suka binne ta a kauyen Veysian in ji daya daga cikin maiyoyin.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

ÆŠan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...
X whatsapp