fidelitybank

An sace Amarya da Ƙawayen ta a Sokoto

Date:

Harin ya faru ne a ranar Asabar a kauyen Kwaren Gamba, kusa da Kuka Teke, wuri da aka saba kai hari daga kungiyoyin ‘yan bindiga da ke da alaka da Bello Turji.

Ganau sun bayyana cewa maharan sun dira yankin tare da sace mutanen, lamarin da ya jefa al’ummar yankin cikin tashin hankali.

Wani masanin tsaro, Zagazola Makama, ya bayyana cewa al’ummar yankin suna cikin tsananin dimuwa.

Iyayen wadanda aka sace suna cikin halin bakin ciki, inda wani dattijo a kauhen ya ce, “Halinda muke ciki ya fi karfin mu, kuma mutanenmu suna rasa kwarin guiwa.”

A kwanakin baya, ‘yan bindiga sun kashe akalla mutane 10 a Jihar Sakkwato.

‘Yan bindiga sun kai hari a kauyen Dantudu Lajinge, inda suka kashe ‘yan sa-kai tara tare da sace matan su.

Wani mazaunin kauyen, Bello Dan-Tudu, ya ce, “Sun yanka mutane tara kamar awaki.”

Wani mazaunin yankin ya bayyana cewa an harbi mutane 10 a wuya, daya kawai ya tsira.

Shugaban karamar hukumar Sabon Birni, Ayuba Hamisu, ya tabbatar da harin da lamarin.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp