fidelitybank

An sa ranar da za yi zaben kasar Senegal

Date:

A jiya ne aka kammala tattaunawar da shugaban kasar Senegal Macky Sall ya kira kan rikicin siyasar kasar tare da yarjejeniyar gudanar da zaɓe a ranar 2 ga watan Yuni, kamar yadda gidan talabijin na ƙasar RTS ya ruwaito.

Duk da cewa mafi yawan ‘yan adawa sun kaurace wa tattaunawar, waɗanda suka mamaye taron ƴan ƙawancen Sall ne.

Wakilai, da suke magana a RTS, sun nuna cewa ranar da aka zaɓa za ta ba da damar gudanar da zabukan bayan sallar Idi da kuma gabanin damina.

Duk da iƙirarin da Shugaba Sall ya yi na cewa wa’adinsa zai kare ne a ranar 2 ga Afrilu, mahalarta taron sun ba da shawarar ya ci gaba da aiki a matsayin shugaban ƙasar har sai an rantsar da magajinsa.

Waɗannan shawarwarin daga tattaunawar za su buƙaci amincewar shugaban kasa kafin a mika su ga Majalisar Tsarin Mulki don tabbatar da su.

Ƙasar Senegal dai ta tsinci kanta a cikin rikicin siyasa mafi muni cikin shekaru da dama bayan da shugaba Sall ya yanke shawarar ɗage zaben na ranar 25 ga watan Fabrairu.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp