fidelitybank

An rufe makarantar Al-Azhar bayan zargin kisan ɗalibi ta hanyar lakaɗa masa duka

Date:

Hukumar tabbatar da ingancin makarantu ta jihar Kaduna ta rufe makarantar Al-Azhar da ke Zariya, biyo bayan rasuwar wani dalibi.

An hukunta wani dalibi mai suna Marwan Nuhu Sambo saboda rashin zuwa makaranta, wanda ya kai ga mutuwarsa.

Jami’an ‘yan sanda sun tsare shugaban makarantar da wani ma’aikacin makarantar sakamakon faruwar lamarin.

Hukumar tabbatar da ingancin makarantu ta jihar Kaduna ta bayar da umarnin rufe makarantar har sai an kammala bincike kan mutuwar dalibar.

“Gwamnatin jihar karkashin jagorancin mai girma Gwamna Uba Sani na fatan tabbatar wa jama’a dage dage wajen ganin an samar da ingantaccen yanayin koyo da daidaito da kuma adalci.

“A kan wannan lamarin, ana kira ga jama’a da su kwantar da hankalinsu tare da bin doka da oda yayin da ake gudanar da bincike domin a tabbatar da adalci,” in ji sanarwar.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp