fidelitybank

An rufe filin jirgin saman Legas saboda an tsinci gawa

Date:

An rufe filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Muhammed da ke Legas na wani dan lokaci da sanyin safiyar ranar Alhamis, 19 ga watan Mayu, bayan da aka tsinci gawar wani mutum da aka daure a kan titin jirgin sama mai lamba 18 na filin jirgin saman.

Kawo yanzu dai ba a tantance ko waye gawar ba, haka kuma, ba a iya tantance ko jirgin ne ya fado da mamacin ko kuma ya sauka a kan titin jirgin.

Sai dai jami’an filin jirgin sun bayyana cewa, an rufe titin jirgin na wani dan lokaci yayin da tawagar jami’an hukumar kula da filayen jiragen sama ta tarayyar Najeriya da rundunar ‘yan sandan Najeriya suka É—auke gawar daga titin jirgin.

A yayin rufe titin jirgin na wucin gadi, an hana zirga-zirgar jiragen sama na kasa da kasa sauka da tashi daga tashar jiragen sama na kasa da kasa.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp