fidelitybank

An rsantar da sabon mataimakin shugaban Malawi

Date:

An rantsar da Micheal Usi, wani ɗan wasan barkwanci da ya koma harkar siyasa a matsayin mataimakin shugaban ƙasar Malawi.

An gudanar da bikin rantsuwar ne a majalisar ƙasar da ke Lilongwe, babban birnin ƙasar.

Usi mai shekara 55, ya maye gurbin Saulos Chilima, wanda ya mutu tare da wasu mutum takwas a farkon watan nan a wani hatsarin jirgin sama.

Mutane sun yi ta sowa da murna lokacin da Dakta Usi yake jawabin bayan shan rantsuwa, inda ya ce ya karɓi matsayin cike da jimami da kuma godiya,

Ya yi alkawarin ɗora wa daga wajen da wanda ya gada ya tsaya, inda ya kuma gode wa shugaban ƙasar Lazarus Chakwera saboda amincewa da shi da mukamin mataimakin shugaban ƙasa.

Naɗin nasa ya raba kan ƴan Malawi da dama.

Wasu dai na ta yaɗa hotunan bidiyonsa a kafafen sada zumunta na wasan barkwanci da yake yi da kuma aza ayar tambaya na cewa ko ya cancanta ya rike irin wannan babban muƙami.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp