fidelitybank

An rataye mutan3 da suka yi sanadiyar mutuwar mutum 300 a Iraƙi

Date:

Kasar Iraƙi ta rataye wasu mutum uku da aka samu da hannu a harin bam da aka kai a birnin Bagadaza.

Wannan harin bam ya faru ne a cikin shakarar 2016 a cikin watan azumi kuma ya kashe mutane sama da 300 tare da jikkata wasu da dama.

Wannan dai shi ne harin bam mafi muni da aka kai a Iraki tun bayan mamayar da Amurka ta yi a shekara ta 2003.

An aiwatar da hukuncin kisan ne a ranar Lahadi ko Litinin, in ji ofishin Firayim Minista Mohammed Shia al-Sudani.

Amma dai ba a bayyana sunayen wadanda aka kashe ba.

Firaministan ƙasar ya shaida wa iyalan wadanda abin ya shafa cewa an zartar da hukuncin kisa kan mutanen da ke da hannu a tashin bam din.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp