fidelitybank

An rantsar da Sojan da ya jagoranci juyin mulki a Burkina Faso

Date:

An rantsar da sojan da ya jagoranci juyin mulki a Burkina Faso a matsayin shugaban ƙasa na riƙon ƙwarya.

Sanye da kakin soja da jar hula, Paul-Henri Damiba, ya ci alwashin yin aiki da kundin tsarin mulkin kasar, yayin wani taƙaitaccen biki a babban birnin ƙasar, Ouagadougou.

Mista Damiba ya jagoranci dakarun soja wajen tumɓuke gwamnatin Shugaba Roch Kabore a watan da ya gabata suna masu zargin sa da gazawa wajen daƙile hare-haren masu iƙirarin jihadi.

Sojojin sun ce, za su dawo da kundin tsarin mulki amma ba su faɗi lokacin dawo da mulkin farar hula ba.

Yankin Afirka ta Yamma ya fuskanci jerin juyin mulki a ‘yan shekarun nan. In ji BBC.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp