fidelitybank

An rantsar da Sojan da ya jagoranci juyin mulki a Burkina Faso

Date:

An rantsar da sojan da ya jagoranci juyin mulki a Burkina Faso a matsayin shugaban ƙasa na riƙon ƙwarya.

Sanye da kakin soja da jar hula, Paul-Henri Damiba, ya ci alwashin yin aiki da kundin tsarin mulkin kasar, yayin wani taƙaitaccen biki a babban birnin ƙasar, Ouagadougou.

Mista Damiba ya jagoranci dakarun soja wajen tumɓuke gwamnatin Shugaba Roch Kabore a watan da ya gabata suna masu zargin sa da gazawa wajen daƙile hare-haren masu iƙirarin jihadi.

Sojojin sun ce, za su dawo da kundin tsarin mulki amma ba su faɗi lokacin dawo da mulkin farar hula ba.

Yankin Afirka ta Yamma ya fuskanci jerin juyin mulki a ‘yan shekarun nan. In ji BBC.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp