fidelitybank

An rantsar da sababbin ‘yan majalisun dokokin Kano

Date:

Kakakin majalisar dokokin jihar Kano, Ismail Falgore, ya rantsar da sabbin mambobin majalisar guda biyu.

Sabbin mambobin, Mohammed Butu-Butu, NNPP-Rimin-Gado/Tofa, da Zakaria Ishak, NNPP-Kura/Garunmalam, sun lashe zaben da aka sake gudanarwa a ranar 3 ga watan Fabrairu a mazabunsu.

A yayin da yake gabatar da rantsuwar a zaman majalisar, shugaban majalisar ya bukaci sabbin ‘yan majalisar da su yi kokarin ci gaban mazabarsu da ma jihar baki daya.

“A madadin daukacin ’yan majalisa ta tara, ina maraba da sabbin zababbun ‘yan majalisar zuwa zauren majalisar.

Falgore ya ce “Muna yi muku fatan samun karin nasara wajen sauke aikin ku na majalisa.”

Tun da farko hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayar da takardar shedar lashe zaben ga mambobin jam’iyyar New Nigerian Peoples Party, NNPP guda biyu da suka doke abokan hamayyar su daga jam’iyyar APC.

Kakakin majalisar ya kuma rantsar da Mohammed Butu-Butu, NNPP-Rimin-Gado a matsayin mataimakin shugaban majalisar, mukamin da ya rike kafin soke zabensa.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp