fidelitybank

An rantsar da mai shari’a mace a karo na farko a Pakistan

Date:

A karo na farko an rantsar da mai shari’a a Kotun Kolin Pakistan a babban birnin kasar Islamabad.

Ayesha Malik, mai shekara 55, yanzu za ta rinka zama tare da sauran alkalai maza 16 a babbar kotun kasar mai rinjayen Musulmi.

Lauyoyi da masu raji sun bayyana nadin da cewa wata nasara ce ta daban bayan gwagwarmaya ta gomman shekaru ta ganin an samu wakilcin mata a kasar ta Pakistan wadda maza suka mamaye kusan komai.

Sai dai wasu lauyoyin da alkalai sun soki nadin Ayesha saboda ba ta kai wasu daga cikin ‘yan takarar mukamin ba a matsayi.

Kungiyar kare hakkin dan-Adam ta Human Rights Watch ta ce Pakistan ce kasar Asia daya da ba a taba nada wata mace a matsayin mai shari’a a Kotun Koli ba.

Haka kuma kashi hudu cikin dari ne kawai na alkalan kasar mata.

Ayesha wadda ta yi karatu a kwalejin koyon aikin lauya ta Pakistan da Jami’ar Harvard ta Amurka, ta yi aiki a a matsayin babbar mai shari’a a birnin Lahore da gabashin Pakistan tsawon shekara 20.

Ana ganin ta taka rawa sosai wajen kalubalantar shari’o’i da maza ke danniya a lardin.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp