fidelitybank

An rage kudin mota da samar da abinci ga talaka a Legas

Date:

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya sanar da kafa wuraren bayar da taimakon abinci ga talakawa da sauran masu rauni a cikin al’umma a sassan jihar sakamakon wahalar da aka shiga a dlilin karancin man fetur da takardar kudin kasar ta naira.

Haka kuma gwamnan ya sanar da rage kudin hawa motoci da sauran abubuwan sufuri na haya na gwamnatin jihar da kashi hamsin cikin dari daga yau din nan.

Gwamnan jihar ta Lagos ya kuma bayar da umarni na gaggawa ga dukkanin gidajen mai da ke jihar da su rika sayar da mai ba dare da rana tsawon sa’a domin masu ababen hawa su daina tsayuwa sayen mai tsawon sa’o’i.

Karanta Wannan: NDLEA ta kama hodar Iblis a Legas

A sanarwar da ya fitar ya gargadi bata-gari da sauran miyagu wadanda za su nemi ribatar tsarinwajen haddasa rikici, da cewa duk wanda ya yi kokarin hakan zai gamu da hukunci.

Sanwo-Olu ya bayyana cewa kalubalen da ke tattare da sauyin kudin ya haddasa matsala ga mazauna birnin na Lagos, inda suka shiga matsi da ya takaita hanyoyin samun kudin da suke hada-hada a kullum wanda hakan ya kuma jefa su cikin wahala.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp