fidelitybank

An nada matar marigayi Abba Kyari sarauta a Jama’are

Date:

Hajiya Hauwa Kulu Kyari, matar marigayi shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Abba Kyari, ta zama “Gimbiya” ta Farko a Jama’are.

Alhaji Nuhu Wabi III, Sarkin Jama’are ne ya yi bikin nada ta ranar Lahadi a fadarsa.

Da yake jawabi a wajen bikin, Sarkin ya bayyana ta a matsayin “Yar Jama’are ta gaskiya wadda ta yi kokari wajen ci gaban masarautar baki daya”.

“Al’adar Gimbiya ‘yar Sarki ce kuma mai alaka tsakanin sarki da mata, wadanda ba su da damar shiga harkokin hukumomin gargajiya kai tsaye.

“Da wannan nadin, matan Jama’ar yanzu suna da wakili a Majalisar Masarautar, yanzu ana iya jin muryoyinsu karara.

“Na cika cewa yanzu ina da ‘yar Masarautar ta gaske a Majalisar.

“Ta cancanci a san ta saboda ta mallaki dukkan dalilai guda uku da aka san mutane da rawani a masarautar.

“Wannan ya hada da kwazo a wani fanni na musamman, bayar da gudunmawa mai ma’ana ga ci gaban Masarautar da zama na gidan sarauta.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp