fidelitybank

An nada Jonathan a matsayin jakadan Afrika mai kula da fasahar noma

Date:

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya kama sabon aiki a matsayin jakadan Afirka mai kula da fasahar noma, wanda gidauniyar fasahar noma ta Afirka ta nada shi.

DAILY POST ta samu haka ne a wata sanarwa da jami’in sadarwa na AATF, Alex Abutu, ya rabawa manema labarai a jihar Kaduna a ranar Juma’a.

Don haka, Babban Darakta na AATF, Dr Canisius Kanangire ya bayyana cewa nadin ya zama dole saboda irin nasarorin da Jonathan ya samu wajen ganin an samu sauyi a fannin noma a nahiyar Afirka.

Ya ce, “Dr Jonathan ya iya nuna a Nijeriya cewa ya kamata a dauki aikin gona a matsayin kasuwanci kuma a tallafa wa manufofin da suka dace don inganta rayuwar al’ummarmu ta noma.

Yayin da yake karbar nadin, Jonathan ya nanata sha’awar sa na samar da wadataccen abinci da kawo sauyi a fadin Afirka.

A cikin 2003 an kafa AAFT don magance yuwuwar amincin abinci na Afirka ta hanyar fasahar aikin gona.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp