fidelitybank

An mayar da Otel din da Messi ya zauna a Qatar dakin tarihi

Date:

Jamai’ar Qatar ta sanar da mayar da dakin otel din da Messi ya zauna, a yayin gasar cin kofin duniya da aka gudanar a kasar, karamin gidan tarihi.

Dakin wanda Messi ya zauna da abokinsa kuma tsohon dan wasan Argentina Sergio Aguero a karshen gasar, ya tashi daga dakin saukar baki a cewar kamfanin labarai ta Qatar.

Maimakon haka tuni shirye-shirye suka nuna za’a mayar da dakin dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafan Faransa Paris Saint- Gernamain, domin girmama dan wasan daga dalibai da bakin da zasu ziyarci karamin gidan ajiye tarihin.

Sun ce, za’a bar dakin a yadda yake, kuma za a bar shi ga baki, amma ba za’a amince a zuna a cikin sa ba matsayin gida.

Daktaktan yada labaran jami’ar ta Qatar, Hitmi al Hitmi, ya ce, dukkan kayan da su ke mallakin Messi ne zai zama abin tarhi ga dalibai da yaran kasar da ke tasowa nan gaba, domin shaida nasarar da Messin ya samu a lokacin gasar kofin Duniya da aka yi a kasar.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp