fidelitybank

An lalata akwaitn zabe 800 da rumfunan zabe 200 a Anambra – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta ce kusan akwatin zabe 800 da rumfunan zabe 200 aka lalata yayin wani hari da aaka kai wa ofishinta da ke Jihar Anambra.

Wannan harin na zuwa ne kasa da wata guda gabanin a gudanar da babban zabe na kasar.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a Jihar ta Anambra ta ce wasu ‘yan bindiga ne suka kai wannan harin kan ofishin nata da ke Ojoto cikin karamar hukumar Idemili South da sanyin safiyar ranar Laraba cikin wasu motoci hudu da ba a sanya wa lamba ba.

Karanta Wannan: Karancin man fetur zai kawo mana cikas – INEC

Kakakin rundunar Tochukwu Ikenga ya ce bayan maharan sun isa wurin sai suka jefa wasu abubuwa masu fashewa, kana daga baya suka kai wa ofishin ‘yan sandan da ke yanki tare da wani gida duka a kusa da ofishin hukumar zaben.

Sanarwar da ‘yan sanda ta fitar na cewa wani matashi ya rasa ransa sannan wani mutumin na daban ya sami raunuka inda aka tafi da shi asibiti.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp