fidelitybank

An lalata akwaitn zabe 800 da rumfunan zabe 200 a Anambra – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta ce kusan akwatin zabe 800 da rumfunan zabe 200 aka lalata yayin wani hari da aaka kai wa ofishinta da ke Jihar Anambra.

Wannan harin na zuwa ne kasa da wata guda gabanin a gudanar da babban zabe na kasar.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a Jihar ta Anambra ta ce wasu ‘yan bindiga ne suka kai wannan harin kan ofishin nata da ke Ojoto cikin karamar hukumar Idemili South da sanyin safiyar ranar Laraba cikin wasu motoci hudu da ba a sanya wa lamba ba.

Karanta Wannan: Karancin man fetur zai kawo mana cikas – INEC

Kakakin rundunar Tochukwu Ikenga ya ce bayan maharan sun isa wurin sai suka jefa wasu abubuwa masu fashewa, kana daga baya suka kai wa ofishin ‘yan sandan da ke yanki tare da wani gida duka a kusa da ofishin hukumar zaben.

Sanarwar da ‘yan sanda ta fitar na cewa wani matashi ya rasa ransa sannan wani mutumin na daban ya sami raunuka inda aka tafi da shi asibiti.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp