fidelitybank

An kwace Baburan Achaba 1,292 a Abuja

Date:

Sashen kula da tsaftace muhalli na Hukumar Babban Birnin Tarayya (FCTA) ya rusa gine-gine 3,197 da aka gina ba bisa tsari ba sannan ya markade babura 1,292 a cikin kwanaki 14 da suka wuce.

Shugaban wannan sashe Shehu Ahmad ya sanar da haka a taron da ya yi da manema labarai ranar Laraba a Abuja.

Ahmad ya ce hukumar ta yi haka ne domin kara tsaftace muhalli sannan da samar da tsaro wa mutane a Abuja.

“ Mun rusa gine-gine 123 da aka gina ba bisa ka’ida ba a Katampe Extension da Guzape sannan muka rusa bukkoki 3,074 a Durumi I, II, III, Monkey Village, Dagba, sansanin ‘yan gudun hijira dake Durimi da wasu matsugunan da aka gina su a karkashin gadoji a Abuja.

“ Daga nan kuma mun lalata babura 1,292 da muka kama a sassan Abuja da doka ta hana ‘yan achaba aiki.

Ya ce hukumar ta yi duk wadannan aiyuka ne daga ranar 9 zuwa 22 ga Disambar 2022.

Ya ce Guzape, Katampe Extension, Durumi, Wasa, Kuchi Goro da Lugbe hanyar tashar jiragen sama na daga cikin wuraren da suka rusa gine-gine da aka kafa ba bisa doka ba.

Sannan hanyar tashar jiragen sama, Durumi, Kubwa, Asokoro Extension da Guzape na daga cikin wuraren da suka kama babura.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp