fidelitybank

An kubutar da mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Abuja

Date:

A wani samame da rundunar yaki da garkuwa da jama’a ta ‘yan sandan birnin tarayyar Abuja da ke garin Rubochi na karamar hukumar Kuje ta aiwatar a kauyen Ukya da ke kan iyaka da jihar Nassarawa ta samu nasarar tseratar da wadanda masu garkuwa suka sace su 14.

Wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan birnin tarayya ta fitar, rundunar ta ce sun samu nasarar ceto mutanen ne bayan kaddamar wa wurin da masu satar jama’a suke, inda kuma masu garkuwar da jama’a suka fara da bude wa ‘yan sanda wuta.

To sai dai ‘yan sandan sun ce hakan ne ya sa jami’ansu suka mayar da wutar abin da ya yi sanadiyyar kashe mai garkuwar guda daya sannan sauran suka ranta a na kare tare da raunukan harbi a jikinsu.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp