fidelitybank

An kubutar da dalibai biyar daga masu garkuwa a Zamfara

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara, ta ce ta ceto ɗalibai biyar na Jami’ar Gusau bayan sace su da masu garkuwa suka yi.

Kwamashinan ‘Yan Sanda Mohammed Bunu ya faɗa cikin wata sanarwa ranar Juma’a cewa wasu mutane ne ɗauke da makamai suka afka gidan wani mai suna Isah Mai Burodi a yankin Sabon Gari na ƙauyen Damba.

Ya ce maharan sun kuma ƙwace kuɗi N200,000 daga gidan mutumin, inda suka wuce gidan ɗaliban tare da sace maza biyu da mata uku.

“Muna samun rahoton lamarin, dakarunmu suka bazama kuma suka ceto mata biyu; Blessing Matthew da Comfort Olola.” in ji shi.

Ya ƙara da cewa daga baya sun sake kai samame dajin Karazau kuma da ganinsu ‘yan fashin suka arce tare da barin sauran ɗaliban da suka yi garkuwa da su.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp