fidelitybank

An kuɓutar da mutane 3 da aka yi garkuwa da su a Kwara

Date:

Ragowar mutane uku da aka yi garkuwa da su a Isanlu-Isin, karamar hukumar Isin ta jihar Kwara sun samu ‘yanci.

Sakin nasu a daren ranar Asabar bayan kwana biyu da sace su, ya biyo bayan matsin lambar da dakarun rundunar ‘yan sandan jihar da kuma ‘yan banga karkashin jagorancin kwamishinan ‘yan sanda, Ebunoluwarotimi Adelesi suka yi wa masu garkuwar.

An yi garkuwa da Dipe Ajayi, Kunle Abolarin, Femi Abolarin da Femi Ajayi a ranar Alhamis a Isanlu-Isin da kimanin awa 1700 kamar yadda rahotannin ‘yan sanda suka bayyana.

Tun da farko tawagar ‘yan sanda da mafarauta da ‘yan banga sun kubutar da biyu daga cikin wadanda lamarin ya shafa, Oke Olatunji da Femi Ajayi a ranar Asabar da ta gabata a wani dajin da ke yankin Isin.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Okasanmi Ajayi, a Ilorin a ranar Lahadi, ya bayyana cewa kwamishinan ‘yan sandan da kan sa ya jagoranci aikin bincike da ceto wadanda aka sace.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp