fidelitybank

An koro ‘yan Najeriya 150 daga Jamhuriyar Nijar

Date:

Akalla ‘yan Najeriya 150 ne aka mayar kasarsu jiya Talata daga Yamai babban birnin Nijar, inda hukumar bayar da gajin gaggawa ta karbe su a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Lagos.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, mutanen wadanda suka koma gida don radin kansu sun sauka ne a wani jirgin sama da aka yi shatarsa na kasar Mali da kusan karfe 11:20 na safe.

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta duniya da hadin guiwar hukumar shige da fice ta Najeriya da sauran hukumomi na Najeriya suka shirya mayar da mutanen kasar tasu.

Mutanen sun hada da maza 98 da yara maza 11 da kananan yara maza biyu sai mata manya 24 da yara maza 13 da kuma jarirai mata biyu.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp