fidelitybank

An kkama likitan bogi da ya ke karbar haihuwa a Kano

Date:

Sama da cibiyoyin kiwon lafiya dari da shagunan masu sayar da magani aka rufe a karamar hukumar Tudunwada da ke jihar Kano, ciki har da asibitin da wani likitan tiyata na jabu da ake haihuwa a asibitin.

Rufewa da kame masu gidajen ya biyo bayan rahotannin mutuwar mata da dama yayin da suke haihuwa da kuma marasa lafiya da suka samu nakasu bayan amfani da cibiyoyin kiwon lafiya.

Karamar hukumar, ta damu da ci gaban da aka samu ta kafa kwamitin lafiya karkashin jagorancin wani shugaban al’umma, Abubakar Usman Kareba wanda ya binciki lamarin tare da bankado dimbin cibiyoyin kiwon lafiya na bogi da ke aiki ba bisa ka’ida ba a yankin.

Kareba ya shaidawa manema labarai cewa bayan rufe cibiyoyin kiwon lafiya na jabu, an kama ma’aikatansu.

Ya ce karamar hukumar ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen daukar tsauraran matakai na shari’a a kan duk wadanda aka kama, daga ciki akwai ma’aikacin likitancin gargajiya amma yana haihuwar mata jarirai tare da yin aikin tiyata.

Likitan na jabu, James Bawa wanda dan jihar Kaduna ne, ya amince cewa, yana da laifukan da ake tuhumarsa da shi, amma ya nemi kwamitin da ya yafe masa tare da alkawarin komawa jiharsa.

Wani mai suna Malam Shehu, mai kula da magungunan gargajiya, ya yarda cewa ya dade yana aikin tiyata a yankin, kuma yana yi wa marasa lafiya allura da karbar mata masu nakuda.

Shugaban Kwamitin, Abubakar Usman Kareba ya bada tabbacin cewa ba za su yi kasa a gwiwa ba wajen daukar matakin shari’a a kan duk wadanda aka kama da nufin hana wasu.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp