fidelitybank

An kawo ƙarshen hana jama’a fita aiki a Anambra – Soludo

Date:

Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, ya sanar da cewa daga Litinin din wannan makon, an kawo karshen hana jama’ar jihar fita wuraren aiki da sana’o’insu a fadin jihar.

Gwamnan ya kuma sanar da cewa, gwamnatinsa ta yi wa mutanen da ke dauke da makamai afuwa, musamman wadanda ke yin kira da a raba Najeriya gida biyu, kuma a kafa kasa ta ‘yan yankin zalla.

Farfesa Charles Soludo ya sanar da haka cikin wata sanarwa, inda ya jaddada cewa, zai dawo da zaman lumana a jihar.

Wasu mayaka, wadanda mambobin kungiyar IPOB ne kungiyar da gwamnatin Najeriya ta haramta wa aiki a Najeriya, sun rinƙa kai hare-hare a jihar ta Anambra da yankin Kudu maso Gabashin Najeriya.

Mambobin kungiyar na son a sako shugabansu Mazi Nnamdi Kanu.

“Mun yi ma ‘yan uwanmu wadanda ke cikin dazukan jiharmu afuwa. Ku mika mana bindigoginku, kuma ku amince mana mu taimaka muku gina rayuwa mai afani”, inji gwamna Soludo.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp