fidelitybank

An kawo ƙarshen hana jama’a fita aiki a Anambra – Soludo

Date:

Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, ya sanar da cewa daga Litinin din wannan makon, an kawo karshen hana jama’ar jihar fita wuraren aiki da sana’o’insu a fadin jihar.

Gwamnan ya kuma sanar da cewa, gwamnatinsa ta yi wa mutanen da ke dauke da makamai afuwa, musamman wadanda ke yin kira da a raba Najeriya gida biyu, kuma a kafa kasa ta ‘yan yankin zalla.

Farfesa Charles Soludo ya sanar da haka cikin wata sanarwa, inda ya jaddada cewa, zai dawo da zaman lumana a jihar.

Wasu mayaka, wadanda mambobin kungiyar IPOB ne kungiyar da gwamnatin Najeriya ta haramta wa aiki a Najeriya, sun rinƙa kai hare-hare a jihar ta Anambra da yankin Kudu maso Gabashin Najeriya.

Mambobin kungiyar na son a sako shugabansu Mazi Nnamdi Kanu.

“Mun yi ma ‘yan uwanmu wadanda ke cikin dazukan jiharmu afuwa. Ku mika mana bindigoginku, kuma ku amince mana mu taimaka muku gina rayuwa mai afani”, inji gwamna Soludo.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp