fidelitybank

An kashe ƙasurgumin ɗan Bindiga Dogo Saleh a Abuja

Date:

Rundunar ƴansandan birnin Tarayya Abuja ta sanar da kashe wani ƙasurgumin ɗanbindiga mai garkuwa da mutane, Dogo Saleh da ya birnin.

Kakakin rundunar ƴansandan birnin, SP Josephine Adeh ta shaida wa BBC cewa ɗanbindigar tare da yaransa sun addabi wasu sassan birnin Abuja, inda suke ayyukan garkuwa da mutane.

Ta ƙara da cewa sakamakon bayanan sirri da suka samu kan maɓoyar ɗanbindigar ya sa suka tura jami’ai maɓoyar domin kama shi.

”Sai dai sakamakon gumurzun harbe-harbe da jami’anmu, mun samu nasarar kashe ɗanbindigar da wasu yaransa ”, in ji kakakin ƴansandan birnin.

Ta kara da cewa ɗanbindigar – wanda shi ne babban mataimakin shugaban ƴanbidigar – ya yi ƙaurin suna wajen ayyukan ta’addanci a kan titin Abuja zuwa Kaduna.

SP Adeh ta ce a lokacin gumurzun jami’an ƴansanda sun kuɓutar da wasu mutane da ɗanbindigar ke garkuwa da su.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp